RAYUWA KENAN 👉 Wannan baiwar Allah marainiya ce, iyayenta duk basa raye, mijinta ya gujeta ya Gudu ya barta Tare da 'ya'yan Nata Suketa Fadi-Tashi

 RAYUWA KENAN 👉 Wannan baiwar Allah marainiya ce, iyayenta duk basa raye, mijinta ya gujeta ya bar mata yara.

An koreta daga gidan haya saboda ba kudin da zata biya, shine take buga bulo na laka domin ta gina matsugunin da zata zauna ita da yaranta a filin da ta gada a gurin mahaifinta

Tana zama a hayin Rigasa a garin Kaduna, wanda yake son ya je ya ga halin da matar take ciki musamman mazauna Kaduna ya kira wadannan layukan waya 

O7084113798

07037128035

Kalli Cikakken Video Kaitsaye 👇 Anan 👇


Wanda zai taimaka da kudi ga account number:

1638117283 

Access Bank 

Khanasar Abubakar Abdullahi

Wannan hotunan an dauka ne a yau Litinin, kuma da azumi a bakin matar take aikin buga bulo domin ta gina daki

'Yan uwa Musulmi mu taimaki rayuwar wannan baiwar Allah da abinda ya sauwaka albarkacin watan Ramadan mai tarin falala

Muna rokon Allah Ya rufa mana asirin duniya da na lahira

Ga Wasu Sauran Photos din


Post a Comment

Previous Post Next Post