Budurwan da Maigadin Gidansu Ya Turo Mata da Sakonin Soyayya a WhatsApp

 Budurwa ta wallafa sakonnin Soyayya da mai gadinta ya tura mata a dandalin Whatsapp 

Daga Hajiya Mariya Azare

Wata matashiyan budurwa yar nigeriya,Temitope Akinrimisi, ta wallafa sakonnin da mai gadinta ya wallafa mata a whatapp.

Maigadin yafada tarkon sonta tsamo-tsamo,dan haka ya fallasa mata sirrin zuciyan shi ta dandalin zumunta.

Temitapo tace a yanzu bata da sukuni a gida saboda batayi, tsammanin mai gadinta zaifada tarkon sonta ba.

Temitapo tace tacika da mamakin samun sakon soyayya ta whatapp daga mai gadinta

A sakonnin daya wallafa a twitter mai gadin yace ta dade tana burgeshi, amma a yanzu bazai iya cigaba da boye sirrin a cikin zuciyanshi ba.

Ya roketa akan tabashi dama sannan tayi watsi da ganin cewa shi din mai gadi ne.

Da take wallafa hotunan hiransu a twitter temi tace, mai gadina yafada mini yana sona a yanzu banajin inada kariya kuma.

Post a Comment

Previous Post Next Post