Alfijr ta rawaito Daruruwan magoya bayan jam’iyyar APC ke gudanar da zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe ta INEC da ke a jihar Kano.
Masu zanga-zangar na bukatar hukumar zaÉ“e ta sake nazari kan sakamakon zaben gwamnan jihar.Hukumar zaÉ“en dai ta bayyana Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar adawa ta NNPP a matsayin wanda ya yi nasara a zaÉ“en.
Bayan doke babban abokin hamayyarsa Nasiru Yusf Gawuna na jam’iyyar APC mai mulkin
Masu zanga-zangar sun ce kamata yayi a ayyana zaɓen a matsayin wanda bai kammala ba
Jam’iyyar ta APC dai ta kuma miÆ™a wa hukumar INEC takardar Æ™orafinta game da zaÉ“en
Ku kalli Cikakken Video Kaitsaye 👇 Anan 👇